Shugaban Najeriya mai barin gado, Muhammadu Buhari ya zagaya da shugaba mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu lungu da saƙo na fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Juma’a.
A...
Shugaban Kasa mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa ’yan Najeriya tabbacin cewar ba zai ba su kunya ba.
Tinubu ya bayyana haka ne bayan da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari...
A ranar Litinin da ta gaba ne kafofin yada labaran kasar Guinea suka sanar da kauracewa gudanar da aiki na kwana guda, bayan da gwamnatin sojin kasar ta rufe...
Wata daliba da aka kwace wa waya a makaranta ta tayar da gagarumar gobara a dakin kwanan ‘yan uwanta dalibai a wata makaranta a Guyana.
Mutane goma sha tara ne yawanci...
Mutum 12 ne suka mutu a turmitsin kallon tamaula a San Salvador a kasar El Salvador, kamar yadda mahukunta suka sanar.
Lamarin ya faru a lokacin wasan hamayya tsakanin...
Alhaja Shareefaat Abiola Andu, furodusar fim din Turanci na Nollywood mai suna The Two Aishas na Rahama Sadau da Maryam Booth, ta ce lokaci ya yi da za a samar da ‘Mulliwood’...
Jirgin Kamfanin Nigeria Air ya isa Abuja, babban birnin ƙasa daga birnin Addis Ababa na Habasha.
A baya-bayan nan ne Ministan sufuri na Najeriya, Sanata Hadi Sirika ya bayyana...
Shugaban Najeriya mai barin-gado Muhammmadu Buhari ya bai wa wanda zai gaje shi Bola Ahmed Tinubu lambar girma mafi daraja ta kasar wato GCFR a takaice, (Grand Commander of the...
Shugaban Najeriya mai barin-gado Muhammmadu Buhari ya bai wa wanda zai gaje shi Bola Ahmed Tinubu lambar girma mafi daraja ta kasar wato GCFR a takaice, (Grand Commander of the...
Shugaban Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce da ba don taimako da kuma kwarin gwuiwar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ta ba shi ba, da ya dade da watsi da aikin...
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da shugaban kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin...
Wannan wani shiri ne da karamar Tashar Radio Nigeria Karama FM ke gabatarwa akan harkokin da suka shafi fadakar matasan mu na arewa akan wajibin da ya hau kansu.
Abubakar Adam ne...